Hausa News

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON), ta samu nasarar jigilar mahajjata 32,549 zuwa ƙasar Saudiyya domin gudanar da Hajjin 2025.

An fara jigilar ne tun ranar 9 ga watan Mayu, 2025, inda aka yi amfani da jirage 79 zuwa yanzu.

Wasu jihohi kamar Adamawa da Filato sun riga sun kammala jigilar dukkanin mahajjatansu

Leave a Comment

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Scroll to Top